

Rundunar ‘Yan sandan jihar Kano ta ce, ta samu nasarar kama wasu matasa 27 bisa zargi su da aikata fashi da kwacen waya ta hanyar amfani...
Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya mika mukullan Gidaje ga Malaman makaranta casa’in da daya da ya yafewa kaso casa’in cikin dari na kudaden...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya mayar da martani kan rahotannin da ke cewa za’a naɗa shi shugaban ma’aikatan fadar zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Tinubu....
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma zaɓaɓɓen Sanata Abdul’aziz Abubakar Yari ‘yace yana kan bakansa kuma zai ci gaba da neman zama shugaban majalisar dattawan ƙasar nan’....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci majalisar dattawa da ta tabbatar da nadin mutane 12 da aka zaba a matsayin mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya...
Rundunar sojin kasar Sudan ta sanar da aikawa da tawaga zuwa birnin Jeddah na kasar Saudiyya domin tattauna batun tsagaita wuta a wani yunkurin hadin gwiwa...
Rundunar ‘yan sanda ta tabbatar da bayar da belin dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa Hudu Yunusa Ari. A ranar Talatar data gabata ne dai rundunar ‘yan...
Kotu a kasar Burtaniya ta yankewa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya Ike Ekweremadu, da mai ɗakinsa, hukuncin ɗaurin shekaru Tara a gidan gyaran hali. Kotun...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA shiyyar Kano, ta ce, yawaitar kwacen wayoyin hannu da bata gari ke yi a hannun mutane...
Wani masanin kimiyyar siyasa a kwalejin share fagen shiga jami’a a Kano CAS, Dakta Kabiru Sufi Sa’id, ya ce harkar ilimi a jiar Kano ta samu...