Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

ilimi

Mun ƙara wa’adin rijistar ɗalibai- BUK

Published

on

BUK 92 Class

Jami’ar Bayero ta ƙara tsawaita wa’adin yin rijistar dalibai.

Jami’ar ta sanar da hakan cikin wata sanarwa da daraktan yaɗa labarai Lamara Garba Azare ya fitar a yammacin Litinin.

Sanarwar ta ce, za a rufe yin rijistar a ranar 30 ga watan Satumbar 2023, kuma ba za a sake tsawaita wa’adin ba.

Har ma ya ce, bayan zama da hukumomin gudanarwar jami’ar suka yi, sun yanke hukuncin a ƙara wa’adin sakamakon kiraye kirayen buƙatar hakan.

Rahoton: Madina Shehu Hausawa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!