

Gwamnatin jihar Kano ta amince da a dawo da zaurawan marayun da ta kora daga gidan marayu na Kofar Nasarawa bayan samunsu da karya dokokin gidan....
Rahotanni sun nuna cewa jihohi shida da suka hada da Borno, Yobe, Katsina, Gombe, Taraba da kuma nan Kano su ke da kashi 84 cikin 100...


. Sannu a hankali dai sabuwar cutar ta Mashako wato “Diphtheria” a turance na ci gaba da bazuwa a sassa daban daban na jihar Kano. Inda...
Gwamnatin jihar Kano ta ce samar da taken jihar da ta yi zai kara inganta martaba da Tarihin ta. Gwamnan jihar Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ne...
Hukumar kula da harkokin kudi ta Nijeriya ta ce babu gudu ba ja da baya, a tsaren-tsarenta na takaita cirar kudi da ta fitar a farkon...
Gwamnatin Nigeria ta hannun hukumar kula da lafiya a matakin farko ta kasa NPHCDA ta ce barkewar cutar Mashako a jihar Kano da sauran jihohin kasar...
Yan kasuwar Kantin Kwari da ke jihar Kano, sun koka kan yadda harkokin cinikinsu ya ja baya. Yan kasuwar, sun alakanta hakan da kusantowar wa’adin daina...
Hukumar kidaya ta Najeriya NPC ta ce, za a gudanar da kidayar jama’a daga ranar 29 ga watan Maris zuwa 2 ga watan Afrilun shekarar da...
Babban bankin Najeriya CBN, ya ce bankuna za su riƙa yin aiki har ranakun Asabar domin karbar tsofaffin kudade daga hannun jama’a. Kama Ukpai, da ya...
A ranar 5 ga Yuli ‘yan bindiga suka kai hari gidan Yarin Kuje Jami’an hukumar DSS sun cafke Tukur Mamu, a ranar 6 ga Satumba Gwamnatin jami’an...