Tun bayan da aka fara kada gangar siyasar tunkarar babban zaben badi a Najeriya, tuni masu neman takara suka fara bayyana aniyar su ta tsayawa takara...
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi watsi da sanya sunansa a wasu rukunin gidajen kwanan ɗalibai guda biyu domin karrama shi. Rukunin gidajen...