Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

Shirin Inda Ranka 14-07-2022

Published

on

Yayin da aka kammala hawan babbar sallah lafiya, shi kuwa wani matashi na can asibiti cikin halin rai kwakwai mutu kwakwai biyo bayan zargin wani jami’I ya sare shi a allon kafada.

Wata kotu anan Kano ta aike da wasu matan aure gidan gyaran hali sakamakon lakada wa wata mata duka a gidan biki.

A hannun guda kuwa, matar wani hambirin hayam ta tsere bayan da yayi kalaci da akuya daya da kwanun shinkafa biyu a zama guda.

Ku saurari cikakken shirin domin jin cikakkun labaran tare da Samira Sa’ad Zakirai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!