

Hukumar Abinci ta Majalisar Ɗinkin Duniya (WFP) ta yi gargaɗin cewa Nijeriya na fuskantar yunwa mafi tsanani cikin kusan shekara goma, yayin da rage tallafin agaji...
Shugaban Amurka, Donbald Trump ya bayyana sunayen mambobin kwamitin da zai jagoranta, wanda zai tafiyar da zaman lafiyar Gaza. Daga cikin mambobin kwamitin har da sakataren...
Rundunar yansandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane kusan 20 bisa zarginsu da aikata laifukan sata da kuma safarar miyagun kwayoyi. Bayanin hakan na kunshi ne...
Rundunar ‘yansanda a jihar Kogi ta ce jami’anta sun dakile wani yunkurin kai hari kan wani babban sansanin ‘yansanda a jihar da wasu yanta’adda suka yi,...
Gamayyar kungiyoyin Ma’aikatan lafiya ta ta kasa ta bukaci mambobinta dasu cigaba da gudanar da yajin aiki sai baba ta gani duk da matakin gwamnatin tarayya...
Akalla jihohin kasar nan sun ware jimillar Naira biliyan Sama 525 a matsayin kuɗaɗen da za’a yi amfani da su wajen kula da harkokin tsaro tsakanin...
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga ‘yan kasar da ke Venezueala su gaggauta ficewa daga kasar. Matakin na zuwa ne bayan da ma’aikatar...
Tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dokta Abdullahi Umar Ganduje, zai fara ganawa da masu ruwa da tsaki dan neman shawarwari...
Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya gudanar da wata ganawar sirri da jagoran NNPP kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a gidansa da...
Kungiyar lauyoyi ta kasa reshen jihar Jigawa ta yi Allawadai da zargin da ake yiwa wani jami’in hukumar DSS na sace wata yarinya yar asalin garin...