Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta kai zagayen karshe kuma na 3 na neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya da za a gudanar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya bayan halartar taron zaman lafiya a ƙasar Scotland. Taron wanda shugabannin duniya suka halarta an gudanar da shi a...
Gwamnatin tarayya ta bayyana yiwuwar dawo da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin Najeriya da hadaddiyar daular Larabawa. Wani jami’i a kwamitin yaki da cutar corona na shugaban...
Bankin duniya ya ce, ɓarnar da ƙungiyar Boko Haram ke yi ta janyo durƙushewar tattalin arziƙin yankin arewa maso gabashin ƙasar da kashi 50 cikin 100....
Rundunar sojin saman kasar nan ta ce ta fara tantance jami’anta da suka kware wajen gudanar da wasan kwallon Polo, domin kafa kungiya ta musamman ta...
Rundunar sojin ruwan ƙasar nan ta shiga bincike kan zargin cin zarafin wata ɗaliba a makarantar sakandaren sojin ruwa da ke birnin Abeokuta na jihar Ogun....