Majalisar malamai ta jihar Kano ta sake jaddada mubaya’arta ga Sheikh Ibrahim Khalil a matsayin shugaban majalisar. Yayin wani taro da majalisar ta gudanar a ranar...
Shugaban kwalejin nazarin kimiyyar abinci Farfesa Maduebibisi Iwe ya ce, dumamar yanayi shi ne babbar barazanar da take fuskantar al’amuran abinci a duniya. Shugaban ya bayyana...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce, ta kama sama da mutane dubu 8 da 634 da suka yo safarar...
Sama da mutane dubu 600 ne, ke fuskantar barazanar fadawa cikin matsalar karancin abinci a jihar Tillaberi dake yammacin jamhuriyyar Nijar. Hukumar Majalisar Dinkin Duniya mai...