

Cibiyar daƙile yaɗuwar cututtuka ta ƙasa NCDC ta ce, sama da mutane dubu 3, 449 ne suka mutu sakamakon cutar kwalara a 2021. Rahoton na NCDC...
Wani ƙwararren likitan masu fama da cutar sikari a asibitin koyarwa na Aminu Kano ya ce, masu fama da cutar sikari na cikin haɗarin fuskantar shanyewar...
Dan wasa Cristiano Ronaldo da ke wasa a kasar Portugal zai fuskanci tsaikon buga wasan Playoff domin samun damar zuwa gasar cin kofin duniya na shekarar...
Babban hafsan sojin ruwan ƙasar nan Vice Amiral Auwal Zubairu Gambo ya sha alwashin yin duk mai yiwuwa wajen magance matsalolin tsaron da ake fuskata. Hakan...
Jami’ar kimiyya da fasaha da ke garin Wudul ta ce za ta fara koyar da ɗalibai karatu daga gida. Shugaban Jami’ar Farfesa Shehu Alhaji Musa ne...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar birnin Faris na ƙasar Faransa zuwa birnin Durban na ƙasar Afrika ta Kudu. Shugaban zai je Afrika ta Kudu ne...
Dan wasan bayan kasar Brazil Dani Alves ya sake komawa kungiyar kwallon kafa ta Barcelon a matsayin kyauta. Hakan na zuwa ne ta cikin wata sanarwa...