Hukamar Hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta ce ta gano ma’aikatanta biyu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a nan Kano. Shugaban hukamar...
Gwamnatin tarayya ta ce ƙarƙashin shirin APPEAL ta ware Naira biliyan 600 a matsayin rance don tallafawa manoma kimanin miliyan 2 da dubu ɗari 4 a...
Babbar Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kofar kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ta fara sauraran shaidun da gwamnatin Kano ke gabatarwa kan sheikh...
An haifi Anna Nzinga a shekara ta 1583 a Ndongo wadda ita ce kasar Angola a yanzu, sunan mahaifinta Ngola Kilombo Kia Kasenda, wanda shi ne...
Tawagar ‘yan wasan jihar Kano ta matasa ‘yan kasa da shekaru 15, na cigaba da fuskantar Kalubale na kunci , matsi da rashin sanin kaka nikayi...