

Gabannin fara kakar wasannin shekarar 2021/2022 ta gasar Firmiyar Najeriya. Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta a mince da yiwa ‘yan wasa 32 rijista domin...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta baiwa ɗan kwangilar da ke haɗa solar wuta a ƙaramar hukumar Fagge wa’adin sati 2 domin...
Gwamnatin jihar Kano za ta yi wata doka da zata riƙa gwada ƙwaƙwalwar malamai a Kano. Kwamishinan harkokin addinai Dakta Tahar Baba Impossible ne ya bayyana...
Rundunar tsaron ƙasar nan ta samu nasarar kuɓutar da sojan nan da ƴan bindiga suka yi garkuwa da shi. Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Manjo...
Mai tsaran raga na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Suraj Ayeleso ya kammala komawa kungiyar kwallon kafa ta Plateau United dake jos. Sorajo Ayeleso ya...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya bukaci kungiyoyin wasannin na kasar nan da su rika tallafawa kananan kungiyoyi domin farfado da su. Sarkin...
Gamayyar kungiyar ma’aikatan Lafiya ta kasa JOHESU ta Janye yajin aikin data kuduri farawa yau Asabar, 18 ga watan Satumbar shekarar 2021. Hakan na cikin wata...
Shugaban kwamatin shirya gasar cin kofin ‘yan kasuwar Mariri da akai mata take da Mariri Cola Nut Market Cup, Salisu Auwal da akafi sani da Salisu...
Hukumar karɓar ƙorafi da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama wasu mutane da suka shigo da gurɓatacciyar masara. Shugaban hukumar Barista...