Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

An tsaurara matakan tsaro a majalisun kasar nan dan hana zanga – zangar ma’aikata

Published

on

Hukumomin majalisun kasar nan sun baza jami’an tsaro a sassan majalisun biyo bayan kudirin ma’aikatan majalisun na gudanar da zanga-zanga.

Zanga-zangar wadda ma’aikatan majalisun za su gudanar biyo bayan rashin biyan su kudaden albashi da ariya din su daga shekarar 2019 zuwa yanzu, da yawan su ya kai naira biliyan uku da biliyan daya.

Rahotanni sun tabbatar da cewa tuni harabar majalisun ya cika makil da jami’an tsaro don hana zanga-zangar ta su kamar yadda jaridar The Nation ta rawaito.

Tuni dai shugaban kungiyar ma’aikatan majalisun Salisu Zuru ya bayyana matakin da suka dauka a matsayin abina ya saba da ka’ida.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!