

Mafarauta sun kashe kimanin ‘yan bindiga 47 da ke addabar Yankin Shiroro a jihar Neja. Mafarautan, sun sami nasarar kashe ‘yan bindigar ne tun a ranar...
Gwamnatin tarayya ta amince da daukar jami’an ‘yan-sanda dubu 10 kowacce shekara, domin ‘kara yawan jami an, da kuma ingantuwar tsaro a fadin kasar. Babban sefeton...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kaduna ta dage zaben shugabannin kananan hukumomi da kansiloli. Shugabar hukumar Saratu Audu ce ta sanar da dage zaben...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da gina bariki ga ma’aikatan hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA a fadin kasar nan. Shugaban...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta doke kasar Liberia da ci 2-0 a wasan share fagen cin kofin Duniya da za’a gudanar a kasar...
Hukumar kididdiga ta jihar Kano ta kaddamar da shirin samar da bayanai na yara ‘yan kasa da shekaru 5 da mata dake tsakanin shekarun haihuwa. Shugaban...
A yayin da hankali ya karkata zuwa buga sabuwar kakar wasanni 2021/22, a Nahiyar Afirka bayan cinikin ‘yan wasa da musayar su. Freedom radio ta duba...
Daraktan wasanni a hukumar wasanni ta jihar Kano, Bashir Ahmad Mai Zare, ya ce jihar Kano zata ci gaba da bawa matasa fifiko don bunkasa harkokin...