

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa NAFDAC ta rufe wasu gidajen da suke samar da ruwan leda 38 sakamakon karya dokokin yin kasuwanci...
Gwamnatin tarayya ta ɗaddamar da shirin N-power rukuni na 3 zubin farko na mutane dubu biyar da goma a fadin ƙasar nan. Ministar jin ƙai da...
Gwamnatin tarayya ta ce, ƙarƙashin matsaikacin shirin ta, za ta fitar da sama da mutane miliyan 100 daga ƙangin talauci daga shekarar 2021 zuwa 2025. Karamin...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta, zai iya rasa aikin sa na horas da kungiyar, matukar tawagar bata yi nasara...
Farashin gangar danyen mai ya samu tagomashi bayan da ya karye tsawon mako guda a kasuwar duniya. A dai makon da ya gabata ne farashin ya...
Mai horas da ‘yan wasan kwallon Kwando na Najeriya, D’TIGERS, Mike Brown, ya ce yana fatan Najeriya za ta lashe gasar cin kofin kwallon Kwando ta...
Tsohuwar lamba daya ta Duniya, Venus Williams ta fita daga gasar WTA Chicago Open, bayana rashin nasara da ta yi a hannun ‘yar wasa Taiwan Hsieh...
Gwamnatin ƙasar Faransa ta yi alƙawarin tallafawa Kano wajen bunƙasa Ilimi. Jakadan Faransa a Najeriya, Jerome Pasquier ne ya bayyana haka ranar Litinin a Kano, yayin...
Gwamnatin jamhuriyyar Nijar ta ce, zata fara hukunta ƴan ƙasar da ke fita ƙasashen ƙetare suna yin barace-barace da ƙananan yara. Ministan jin ƙai da walwalar...
A ranar Talata ne mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 65 a duniya. Sultan Abubakar III, wanda shi ne ɗan...