

Jaruman masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood sun fara mayar da raddi kan zargin kama wani mai mai shirya fina-finai Mu’azzamu Idi yari. A cewar su, wannan...
An yiwa ‘Yan wasan tawagar Adamawa United da mukarraban su fashi da makami a hanyar Benin zuwa Ore, cikin daren Jumma’a. ‘Yan wasan na kan hanyar...
Ƙungiyar Kano Pillars, ta musanta labarin ƙonewar motar ƴan wasanta a ranar Jumma’a. Mai magana da yawun ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu, ne ya bayyana hakan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da komawar sauran ɗalibai makaranta a ranar Litinin mai zuwa 22 ga watan Fabrairu, 2021. Ɗaliban da za su koma makarantar...
Wasu Mahara dauke da makamai sun sace mata 17 kan hanyarsu ta zuwa gidan biki a karamar hukumar Faskari dake jihar Katsina. Mafi akasarin matan na...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta kaddamar da jami’an da za su rika zuwa har gida suna duba masu fama da cutar corona a kananan hukumomi...
Darakta kuma mashiryin Fina-finan Hausa a Kanyywodd Kamal S. Alkali ya mayar da martani kan matakin da hukumar tace Fina-finai da dab’i ta jihar kano ta...
Sabon Kwamishinan ƴan sandan Kano Sama’ila Shu’aibu Dikko ya kama aiki yau Jumu’a. An haifi Sama’ila Dikko a ranar 27 ga watan Yuli na shekara 1962...
Budurwar mai shekaru 28 mai suna Ebiere Ezikiel ta cakawa saurayinta mai suna Godgift Aboh wuka bayan da ya mareta kan tuhumarsa da ta yi game...
Cibiyar daƙile yaɗuwar cutuka ta ƙasa NCDC ta ce, akwai yiwuwar ɓarkewar annobar Ebola a ƙasar nan. Hakan na cikin wata sanarwa da NCDC ta fitar...