

Gwamnatin Jihar Kaduna ta fitar da rahoton al’amuran da suka shafi tsaro na shekarar 2020, wanda ya fara daga watan Janairu zuwa Disambar shekarar: Adadin mutanen...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya ba da umarnin turawa da sojoji dubu shida domin kakkabe ‘yan bindiga da ke ci gaba da cin karensu ba babbaka...
Wata annoba ta ɓarke a unguwar Warure da ƙaramar hukumar Gwale. Ana zargin annobar ta samo asali ne sakamakon amfani da ruwan wata rijiya da ke...
Majalisar sarakunan gargajiya ta jihar Zamfara ta ce akwai ‘yan bindiga a dazukan jihar sama da dubu talatin. Sarakunan sun bayyana hakan ne lokacin da suke...
Cristiano Ronaldo da kungiyarsa ta Juventus sun gaza kai bantensu a gasar zakarun turai (Champions League), duk kuwa da nasarar da kungiyar ta samu akan takwararta...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Muhammad Matawalle ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bai wa ‘yan bindiga da ke aikata ta’asa a jihohin arewa maso yammacin...
Wata gobara da ta tashi a unguwar Kurna babban layi da yammacin Talata ta yi sanadiyyar rasa rayukan mutane huɗu ƴan gida ɗaya. Wani maƙocin gidan...
Gwamnatin Jihar Kano ta sha alwashin yin tsayin daka wajen samarwa mata sana’o’in dogaro da kai tare da karfafa dokokin kare mata daga cin zarafi. Kwamishiniyar...
An haifi Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a ranar 1 ga watan Yulin shekarar 1961 a Kano, kuma shi ne Sarkin Kano na 15 a...
An haifi Sarkin Kano na goma sha hudu a daular Fulani Malam Muhammadu Sanusi na biyu a ranar talatin da daya ga watan Yulin alif da...