

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Mesut Ozil ya nemi a bashi dama don ya cigaba da biyan albashin Jerry Quy, da ke yin shigar...
Tsohon mai horas da kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles Samson Siasia, ya bayyana takaicin sa bisa jinkirin cigaba da sauraron shari’ar sa a kotun...
Diego Schwartzman ya yi nasarar doke Dominic Thiem a wasan daf da na kusa da na karshe a gasar French Open. Sun dai shafe sa’anni biyar...
A zaman majalisar dokokin jihar Kano na yau shida ga watan October ƴan majalisun sun mayar da hankali wajen nemawa yankunansu hanyoyi duba dacewa matsalar hanya...
Gwamantin jihar Kano tace bata amince wata ƙungiya daga wata jiha tazo Kano don yin rijistar shiga tsarin da gwamnatin tarayya ta fito da shi na...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufa’i ya gabatarwa majalisar dokokin jihar kasafin kuɗin shekarar dubu biyu da ashirin da ɗaya. Kasafin ya kai naira biliyan dari...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababan hawa ta Kano KAROTA ta yi martani kan wasu zarge-zarge da wasu cikin jami’an hukumar suka yi. Jami’an dai sun zargi cewa...
Shugaban hukumar lura da zirga-zirgar ababan hawa ta Kano KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi ya ce a shirye yake ya bayyana a gaban kotu. Cikin wani jawabi...
Gwamnatin jihar Kano ta sallami karin mutane 5 wadanda suka warke daga cutar Covid-19, tana mai cewa a yanzu haka mutane 9 ne kadai suka rage...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta ce babu batun wuce gona da iri a ayyukan ta kamar yadda wasu mutane ke zargi. Babban kwamadan hukumar Muhammad...