

Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci Unguwar kofar Mazugal, Lungun mai lalle, don jajantawa wadanda iftila’in rusau ya afkawa a cikin makon nan. Gwamnan...
Kotun majistiri da ke Gidan Murtala a nan Kano ta aike da sammaci ga shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Ɗanagundi bisa zargin yin zamba cikin aminci....
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin makonni biyu na ta janye ƙarin farashin wutar lantarki da na man fetur da ta yi....
Dan wasa Novak Djokovic ya yi nasara a wasan sa na farko a gasar kwallon Tennis ta Italian Open, bayan da aka koreshi daga gasar US...
Tsohon shugaban hukumar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya wato IAAF, Lamine Diack, an yanke masa hukuncin dauri a gidan gyaran hali sakamakon samun sa da...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta bukaci ‘yan kwangilar da ke aikin gina sabon asibitin garin Bichi da su gaggauta kammalawa cikin kankanin lokaci, kasancewar gwamnatin...
Hukumar yiwa ‘yan kasa katin shaidar zama dan kasa ta ce ta tattara bayanan wadanda ta yiwa rijista a kasar nan da yawan su ya kai...
An garkame jaruma Rea Chakraboty a kurkuku kan batun mutuwar jarumi Susant Sing bayan da aka yi zargin tana da hannu dumu-dumu. A nan ma dai...
Jaruma Kangana Ranaut ta gana da gwamnan Maharashtra kan batun rushe mata ofishinta a Mumbai a Lahadin da ya gabata. A makon da ya gabata ne...
Jaruma Raveena tace Shekaru da dama da suka gabata tun tana karama lokacin da ta fara tasowa ta fara gamuwa da kalubale daban daban. Wanda hakan...