

Gwamnatin tarayya ta ce ta kafa kwamitin da zai rika duba yawan afukar iftila’i da samar da hanyoyin rage afukawarsa a fadin kasar nan. Ministar kula...
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Amurka Austin Chenge, ya shiga sahun ‘yan takarar neman zama Gwamnan a jihar Michigan dake kasar Amurka. A wata sanarwa da...
Wasu mahara sun kai hari rukunin shagunan Shy Plaza da ke unguwar Ƙofar Gadon Ƙaya a birnin Kano. Lamarin ya faru ne bayan ƙarfe bakwai na...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Portugal ta tabbatar da cewa Cristiano Ronaldo ya kamu da cutar Corona. Hukumar ta bayyana haka ne a shafin ta na...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta ce Edinson Cavani ba zai samu shiga cikin ‘yan wasan da zasu fafata da Newcastle United a ranar Asabar...
Sabon shugaban kungiyar marubuta wasanni ta jihar Kano SWAN Zaharadeen Sale, ya ce zai dora a inda shugaban daya sauka ya bari. Zaharadeen Sale Ya kuma...
Majalisar datijjai ta amince da tabbatar da nadin manyan alkalan kotun koli su 8. A dai makon da ya gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya...
Gwamnatin jihar Kano za ta tabbatar da yiwa ‘yan takarar da za su tsaya zaben kananan hukumomi gwajin ko suna ta’ammali da miyagun kwayoyi kafin gudanar...
Dakataccen mai taimakawa gwamnan Kano kan kafafen yaɗa labarai Salihu Tanko Yakasai ya miƙa saƙon godiyarsa ga waɗanda suka aike masa da saƙonni da kiran waya...
Kwanaki 68 kenan da bankaɗo badaƙalar zaftare kuɗin addu’a ga malaman addini da gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya basu. Freedom Radio ce dai ta...