

Hoton Naziru M. Ahmad kenan jim kadan bayan fitowarsa daga gidan gyaran hali. A makon da ya gabata ne aka sako Naziru Sarkin Waƙa bayan da...
Allah yayiwa Gwamnan tsohuwar jihar Kaduna kuma shugaban jam’iyyar PRP na kasa Alhaji Abdulkadir Balarabe Musa rasuwa da safiyar yau. Iyalan marigayi tsohon gwamnan tsohuwar jihar...
Gwamnatin tarayya da kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas ta kasa PENGASSAN ba su cimma matsaya ba, a zaman da suka yi a jiya....
Daraktan wasanni na kungiyar kwallopn kafa ta PSG Leonardo, ya ce, sun fara tattaunawa da ‘yan wasansu Neymar da Kylian Mbappe kan batun kwantiraginsu da kungiyar....
Za a dawo ci gaba da gasar cin kofin kwararru ta Najeriya wato NPFL na kakar wasa ta 2020 zuwa 2021 a ranar 6 ga watan...