Connect with us

Kiwon Lafiya

PDP:Ta kalubalanci hukumar INEC da zargin sanya rashin kammala zabuka a garuruwan da suke da nasara

Published

on

Jam’iyyar PDP ta kalubalanci hukumar zabe ta kasa da kuma rundunar sojin kasar nan kan zargin su da gaza kammala zabuka a jihohin da jam’iyyar ke kan gaba a yawan kuri’u.

Jami’in yadda labarai na jam’iyyar, Kola Ologbondiyan ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da ya gudanar a Abuja.

Ologbondiyan  ya ce hukumar zaben ta dakatar da zabukan da aka gudanar a jihohin Rivers da Sokoto da Bauchi da Adamawa da Plateau da Benue da kuma nan Kano.

Ya kuma zargi hukumar zaben na son marawa jam’iyyar APC ne a zabukan na ranar Asabar din da ta gabata. Haka kuma ya zargi jami’an sojin kasar nan da tsoratar da jama’a

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!