Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

PSG tayi nasara da ci 1-0 a kan Real Madrid

Published

on

Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain tayi nasarar doke Real Madrid da ci 1-0 a wasan gasar cin kofin zakarun turai Champions League.

Fafatawar da ta gudana a ranar Talata 15 ga Fabrairun 2022 a filin wasa na Parc des Prince da ke kasar Faransa.

‘Yan wasan PSP da na Real Madrid

Dan wasa Klian Mbappe ne ya zura kwallo daya tilo a ragar Real Madrid a minti na 94 dab da za a tashi daga wasan.

Wasan dai shi ne na farko a zagaye na 16 na kungiyoyin da ke fafatawa a gasar ta kakar wasannin shekarar 2021/2022.

A wasa na gaba dai Real Madri zata karbi bakuncin PSG a filin wasa na Santiago a ranar 9 ga maris mai zuwa.

A daya wasan da aka gudanar dai Manchester City ta lallasa Sporting Lisbon da ci 5-0 a wasan da suka fafata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!