Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Qatar 2022: Magoya bayan Super Eagles sun bukaci a kori Gernot Rohr

Published

on

Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, sun bukaci hukumar kwallon kafa ta kasa NFF data sallami mai horar da kungiyar  Gernot Rohr.

Hakan ya biyo bayan rashin nasarar da Najeriya ta yi a ranar Alhamis 07 ga watan Oktobar 2021 a hannun kasar Afrika ta tsakiya da ci 1-0.

Wasan dai an gudanar da shi a filin wasa na Teslim Balogun dake jihar Lagos.

Kazalika wasan wani bangarene na wasannin da Najeriya keyi na neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya da za’a gudanar shekara mai kamawa ta 2022 a kasar Qatar.

Nasarar da kasar ta Afrika ta tsakiya ta samu kan Super Eagles yasa dole sai kasar nan ta kara dagewa idan har tanaso ta halarci

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!