Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Rufe iyakokin kasar nan yayi ma’ana:Baban Dede

Published

on

A kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta dauki matakin rufe ikokin kasar nan da nufin inganta harkokin tsaro da kuma wadata kasar nan da abinci ,

Har ma a shekaran jiya wancan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewar, matakin rufe iyakokin kasar nan ya fara tasiri mai ma’ana.

Akan haka ne Freedom Radio ta karbi bakwancin shugaban hukumar kula da shige da ficce ta kasar nan Baban Dede kan wannan matakin da gwamnatin tarayya ta dauka.

 

 

 

 

Ku biyo a labarum na gaba don jin cikken tattaunawar.

 

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!