Connect with us

Labarai

Rundunar ƴan sandan na shirin ci gaba da bada Tinted Permit

Published

on

Rundunar ‘Yan sandan Najeriya, ta sanar da cewa za a ci gaba da bada izinin mallakar gilashi mota mai-duhu,wato tinted, daga 2 ga watan Janairu mai kamawa.

Rundunar, ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da jami’inta na hulda da jama’a na ƙasa Benjamin Hundeyin ya sanya wa hannu.

Ta cikin sanarwar Benjamin ya ce, bada izinin ya biyo bayan nazari sosai kan matsalolin tsaro da suka kunno kai da kuma bukatar tabbatar da tsaron ga ‘yan kasa.

Sanarwar ta kuma ce, babu wani umarnin kotu da ya hana ‘yan sanda aiwatar da doka kan bakin gilashin na tinted.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!