Connect with us

Labarai

Sarkin Kano ya umarci Hakimai da Dagatai da Limamai su dage da addu’o’in samun tsaro

Published

on

Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi ll, ya umarci Hakimai da Dagatai da masu unguwanni har ma da Limaman masallatan Juma’a da su dage da addu’o’in samun zaman lafiya a jihar Kano da ma Najeriya baki daya.

‎Sarkin ya bada umarnin ne ganin yadda wasu mahara suka shiga karamar hukumar Shanono inda kuma yawan addua’r da ake  yi ya sanya aka samun nasara kashe 19 daga cikin ɓata garin.

‎Mai martaba sarkin ya kuma yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa tura sojoji da jami’an tsaro na DSS yankin farin a kan lokaci.

‎Sarkin ya kuma ce, addu’a kadai ce za ta kawo karshen maharan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!