Connect with us

Labarai

Sarkin Kano ya yi suka kan yadda siyasa mallakar dukiya ta hanyar ya ki Halak ya ki Haram

Published

on

Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi, ya soki yadda shugabancin siyasa a Najeriya, ke rikidewa daga hanyar ci gaba zuwa mallakar dukiya ta hanyar yaki halal yaki haram.

Sanusi ya bayyana haka ne yayin bikin cika shekaru 15 na Enough is Enough Nigeria a birnin Lagos, inda ya ce rashin cigaba yana faruwa ne saboda shugabanni na fifita kansu da masoyansu fiye da bukatun al’umma.

Jaridar Daily Trust ta ambato shi ya na jaddada cewa kasar mallakar kowa ce, ba gwamnati ba, kuma kowa na da hakkin bayar da gudummawarsa wajen ci gaban ta wajen ginuwarta, ba tare da nuna wani banbancin kabila ko addi ba.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!