Connect with us

Labarai

Shaik Gumi ya kara jaddada bukatar yin sulhu da ‘yan ta’adda a Nijeriya

Published

on

A baya lokacin tsohon shugaban Kasa Muhammadu Buhari, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya sha yiwa gwamnatin tayin sulhu da ‘yan bindiga amma bai sami karbuwa ba.

Ya kuma ya ce tunda manyan kasa sun sake ta da maganar, wajibi ne a jawo hankalin sabuwar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.

Dr. Gumi ya ce ‘sulhu ba ya nufin gazawar jami’an tsaro a kasar nan amma hanya ce ta magance matsalar tsaro cikin sauki, la’akari da sabuwar gwamnati aka samu to maganar sulhun kan iya yin tasiri’.

Shehin malamin ya kuma yi fatan gwamnatin Bola Tinubu za ta amince tare da yin sulhu da ‘yan binger dan samun tsaro mai dorewa a kasar nan.

Rahoton: Ahmad Kabo Idris

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!