Labarai
Shara na barazanar rushe mana gidaje- Mazauna Hotoro

Mazauna Unguwar Hotoro Ramin Kwalabe a Kano, sun bukaci hukumar kwashe shara da ta kai musu dauki bisa wata tarin shara da mutane ke tarawa a yankin wadda kuma ta ke barazana ga rayuwarsu.
A cewar mazauna yankin har ta kai da cewa tarin bolar na yin barazana ga rushewar gidajensu, Kamar yadda suka shaida wa Freedom Radio.
You must be logged in to post a comment Login