Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sheikh Balalau yana nan a raye –Pantami

Published

on

Ministan sadarwa na kasa Dakta Isah Ali Pantami ya karyata rade-radin da ake yadawa na rasuwar shugaban kungiyar Izala na kasa Sheikh Abdullahi Balalau.

Jaridar Sahara Reporters ce ta wallafa wasu hotuna a shafinta na Facebook da tace na jana’izar malamin ne.

Saidai Dakta Pantami yayi tsokaci kan wannnan labari a nasa shafin na Facebook inda yace Sheikh Abdullahi Balalau yana nan cikin koshin lafiya.

A karshe Dakta Pantami yayi fatan jaridar zata gyara wannan labari da ta sanya.

Karin labarai:

Ba muyi nadamar zabar Buhari ba -Izala

Covid-19: An kori limamin jumu’a a Kaduna

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!