Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Pantami ya baiwa samari maganin farin jini

Published

on

Ministan sadarwa na kasa Dakta Isa Ali Pantami ya baiwa samari lakanin samun farin jini a wurin ‘yan matansu.

Wani matashi mai amfani da shafin Twitter ne ya roki ministan da cewar “Mallam a taimaka mana da maganin farin jini muma”.

Nan take kuwa sai Malam Pantami ya bashi amsa da cewa “kwatanta bin dokokin Allah da addu’ar iyaye”.

A karshe Malam Pantami yayi addu’ar cewa Allah ya sa mu wanye lafiya.

Minista Pantami dai malamin addinin musulunci ne da yake da farin jini a wurin al’umma a kasarnan.

Da fatan samari za suyi riko da wannan lakani da Malam ya bayar.

Karin labarai:

Sheikh Balalau yana nan a raye –Pantami

Covid-19: Ban san me ya hada 5G da Coronavirus ba – Pantami

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!