Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Shugaba Buhari ya bayyana aniyar sa na sake fitowa takarar shugabanci

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana aniyar sa na sake fitowa takarar shugabancin kasar nan karo na biyu.

 

Wannan na kunshe ne a wata sanarwa da mataimakin sa na musamman kan al’amuran yada labarai Bashir Ahmed ya fitar a shafin sa na twitter.

 

Sanarwar ta bayyana cewa shugaba Buhari ya bayyana abiyar sa na sake fitowa takarar shugabancin kasar karo na biyu a babban zaben shekarar 2019 da ke gabatowa.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!