Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Ta’addanci : ‘yan bindiga sun hallaka mutane 9 a Kaduna

Published

on

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka mutane tara a kauyen Kadai a karamar hukumar Giwa, a wanni kadan bayan da suka kai wani maakamancin wannan hari a garin Kidandan inda suka hallaka mutane shida.

Rahotanni sun bayyana cewa wadanda ake zargin sun shiga kauyen da misalin karfe tara na safe, inda suka fara harbin kan mai uwa da wabi.

Mai magana da yawun rundunar ‘yansanda a jihar ta Kaduna ASP Muhammad Jalige ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai, ta cikin wata sanarwar da ya fitar.

Ta cikin sanarwar Muhammad Jalige ya ce, gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El’rufa’I, ya mika sakon jaje ga mazauna Kauyukan da lamarin ya faru.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!