Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Tsaro: Elrufa’i ya rufe wasu kasuwanni biyu har sai baba ta gani

Published

on

Gwamnatin jihar Kaduna ta bada umarnin rufe wasu manyan kasuwanni biyu da ke ci mako-mako a jihar, har sai baba-ta-gani, saboda dalilan tsaro.

Kwamishinan tsaron jihar Samuel Arwan ne ya sanar da hakan, da maraicen ranar Talata, yayin wata ganawa da manema labarai.

Kasuwannin sune na garin Ifira da ta garin birnin daji duka a ƙaramar hukumar Igabi.

Arwan ya ce, hakan ya zama tilas ga Gwamnati, domin daƙile hare-haren da ƴan bindiga ke kai wa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!