Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Manyan Labarai

Tsoho mai shekaru 70 da ke safarar kwayoyi ga ‘yan ta’adda ya fada komar NDLEA

Published

on

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta cafke wani tsoho mai shekaru 70 a Jihar Niger da ke safarar kwayoyi ga ‘yan Boko Haram da kuma ‘yan bindiga.

Wannan na cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran hukumar Femi Baba Femi ya fitar yau a Abuja.

Sanarwar ta ce mutumin mai suna Muhammad Rabi’u, ya fito ne daga garin Dallawa na Jihar Agadez a Jamhuriyar Nijar, kuma sun kama shi ne dauke da tarin kwayoyin a Jebba.

Ta cikin sanarwar, Muhammad Rabi’u ya ce yana sana’ar safarar fatu da kiraga ne daga Jamhuriyar Nijar yana sayarwa a Jihar Lagos, sannan ya sayi kwayoyin ya kaiwa ‘yan ta’adda.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!