Labarai Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin ƙasa CBN Obadiah Mailafiya ya rasu Published 2 years ago on September 19, 2021 By Madina Shehu Hausawa Tsohon mataimakin Gwamnan babban bankin ƙasa CBN Dr Obadiah Mailafiya ya rasu. Rahotanni sun bayyana cewa Mailafiya ya rasu yana da shekaru 64 a duniya. Marigayin ya rasu a Lahadin nan a babban asibitin Abuja bayan ya sha fama da rashin lafiya. Share this: RelatedSheikh Dahiru Bauchi ya musanta yana goyan bayan kalaman Obadiah MailafiyaSeptember 18, 2020In "Labarai"Mailafiya ya sake amsa gayyatar DSS a karo na biyuAugust 17, 2020In "Labarai"CBN: zai janye kudaden da suka lalace daga hannu jama’aApril 29, 2019In "Labarai" Related Topics: Up Next An fara rushe shagunan sayar da magunguna marasa inganci a Jihar Adamawa Don't Miss Buhari ya tafi ƙasar Amurka don halartar taron Majalisar ɗinkin duniya You may like Click to comment You must be logged in to post a comment Login You must log in to post a comment. Listen LiveFreedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Your browser does not support the audio element. Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Your browser does not support the audio element. Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Your browser does not support the audio element. Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv Your browser does not support the audio element.
You must be logged in to post a comment Login
You must log in to post a comment.