Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

WA U-20 Championships: Najeriya ta lashe kyautar Zinare

Published

on

Tawagar ‘yan wasan guje-guje da tsalle-tsalle na Najeriya ta yi nasarar lashe kautar zinare a gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta ‘yan kasa da shekaru 20 ta duniya.

Yanzu haka dai ana cigaba da gudanar gasar a birnin Nairobi dake kasar Kenya.

Wannan ce nasara ta farko da Najeriya ta samu tun bayan shekarar 2008 da ‘yar wasa Folashade Abugan ta taba lashe kyautar a kasar Poland.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!