Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

‘Yan tadda sun kashe baturen ‘yan sanda a Sokoto

Published

on

Wasu da ake zargin ‘yan tada kayar baya ne sun kashe wani baturen ‘yan sanda dake garin Madi cikin karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto.

Har ila yau ‘yan bindigar sun kuma kashe wani jami’in dan sanda, inda daga bisani suka yi garkuwa da wasu matan wani hamshakin dan kasuwa a yankin.

‘Yan bindigar sun shiga yankin da misalin karfe 1 na daren jiya Laraba, inda suka yiwa ‘yan sandan kwanton bauna dai-dai lokacin da suke kokarin kubutar da wanda aka yi garkuwa da su.

Rahotanni na nuni da cewa ‘yan tada kayar bayan sun kuma tsere da bindigogin jami’an ‘yan sandan bayan kashe su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!