Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Wasu ‘yan Najeriya sun kamu da cutar COVID-19 a kasar Sin

Published

on

Wasu ‘yan Najeriya 7 sun kamu da cutar Coronavirus a China, bayan da aka yi musu gwaji suna dauke da cutar, ya yin da suka ci abinci da wasu ‘yan kasar China a gidan abinci tare.

Wannan na dauke cikin jaridar Daily Mail ta wallafa a shafin ta na Internet cewa hakan na zuwa ne bayan da kasar ta Sin ta ce kamuwa da cutar da ‘yan Najeriyar suka yi da cutar na nuna cewar an sake samun bullar cutar a kasar.

Hakan na zuwa ne bayan da hukumomin gudancin yankin Guangzhou ke binciken wasu mutane da ake ganin suke yada cutar mai sauran kisa.

Kwamishinan lafiya na yankin Guangzhou ya ruwaito cewar, mamallakin gidan abinci da ‘yar sa guda da kuma wani ma’aikaci bayan an guda su suna dauke da cutar ta COVID-19.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!