Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Wata kotu ta bada umarnin kama kwamandan Hizabah

Published

on

Wata kotun shara’ar musulunci dake zama a karamar hukumar Tudun Wada a jihar Sokoto ta bada umarnin kama kwamandan rundunar Hizbah Dakta Adamu Bello Kasarawa da wasu manyan jami’an hukumar ta jihar kan bijirewa umarnin kotun na kin amsa gayyatarta.

Wannan na kunshe cikin sanarwar da kotun ta bayar bayan da wata mata masi suna Hadiza Abubakar ta shigar da kara gaban kotun tana zargin shugaban rundunar Hizban ta Jihar Sokoto da mallakawa tsohon mijinta Habibub Bawa dansu dan shekara biyu kacal wanda hakan k,uma ya sabarwa shariar musulunci.

Rubutu masu alaka : 

Hisbah ta cafke matashin da yayi kalaman batanci

Hisbah ta gano maganin Coronavirus

Dan Hisbah yayi karar hukumar Hisbah a Kano

Da aka tuntubeshi kwamandan rundunar Hizban ta tabbatar da umarnin da kotun ta bayar saidai sun mika lamarin ga bangaran shara’a na hukumar don basu shawarwari kan almarin.

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!