Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yaki da cin hanci da rashawa bana Buhari ba ne- Ministan Ruwa

Published

on

Ministan Albarkatun Ruwa Injiniya Suleman Adamu ya ce, aikin yaki da cin hanci da rashawa ba na shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kadai ba, akwai bukatar suma al’ummar Nijeriya su ba bayar da ta su gudummawar.

Injiniya Sulaiman ya bayyana hakan ne a zantawarsa da shirin Kowane na Gauta na Freedom Kano.

Ya kuma kara da cewa, “Cin hanci da rashawa shi ne ya hana Nijeriya ci gaba, dole mu duba domin ganin me muke yi wajen dakile cin hanci da rashawar.”

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2020/02/MINISTAN-ALBARKUN-RUWA.mp3?_=1

 

 

 

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!