Connect with us

Labarai

Yan bindiga sun hallaka mutane biyu ƴan gida ɗaya a yankin Malumfashi

Published

on

ʼYan bindiga sun hallaka mutane biyu ƴan gida ɗaya a yankin Dansarai da ke Karamar Hukumar Malumfashi ta Jihar Katsina.

 

Arewa Updates ta rawaito cewa, wani mazaunin yankin, Abdullahi Naziru Kawo, ya ce ƴan bindigar sun hallaka Shafi’u Sulaiman Dansarai da ƙaninsa

 

Kawo ya bayyana cewa, mutanen biyu sun rasu bayan samun harbin bindiga yayin harin da ɓarayin daji suka kai garin.

 

Ya ƙara da cewa, an  gudanar da jana’izarsu da ƙarfe 9:00 na safiyar yau  Laraba, a  gidan Alhaji Hamza Dansarai da ke Karamar Hukumar Malumfashi.

 

Wani mazaunin yankin, Suleman Iliya, shi ma ya bayyana cewa yankunan Ganzamawa da Dansarai sun fuskanci harin ƴan bindiga a daren jiya Talata.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!