Connect with us

Labarai

Yan siyasa da rashin kyakkyawan shugabanci ne ke haddasa matsaloli a Najeriya- Obi

Published

on

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya ce ‘yan siyasa da rashin kyakkyawan shugabanci ne ke haddasa manyan matsalolin da kasar nan ke fuskanta.

 

Obi ya bayyana hakan ne, yayin da yake jawabi ga manema labarai dan gane da matsalolin da siyasar kasar nan ke ciki.

Tsohon gwamnan jihar Anambra ya ce babu wata matsala ta asali da Najeriya ke da ita, illa rashin ingantaccen shugabanci.

Ya kuma bukaci jama’ar da suka halarci taron su rika sanya ‘yan siyasa cikin addu’o’insu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!