Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Coronavirus

Yanzu-yanzu: An dage dokar zaman gida a Kazaure

Published

on

Gwamnatin Jihar Jigawa ta dage dokar zaman gida a karamar hukumar Kazaure.

Kwamin shinan lafiya kuma Shugaban kwamatin yaki da cutar Covid-19 na jihar Jigawa Dr. Abba Umar yace an dage wannan takun kunkumene biyo bayan tantance dukkan mutanan da mai dauke da cutar Covid-19 da aka samu a karamar hukumar Kazaure yayi muamala dasu, basu dauki cutarba daga gareshi.

Mutane 46 aka dauki gwajinsu a Kazaure wanda dukka sakamakonsu ya fito basa dauke da cutar.

Wakilinmu Muhd Aminu Umar Shuwajo ya rawaito kwamin shinan na cewa  daga karfe shabiyun daren yau juma a dokar zatazo karshe a Karamar hukumar Kazaure.

Karin labarai:

Adadin masu Corona ya haura 200 a Kano

Coronavirus ta bulla a jihar Yobe

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!