Connect with us

Labarai

Yanzu-yanzu: Kotu ta bayar da belin Sanata Ndume

Published

on

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin Sanata Ali Ndume.

An tsare sanatan ne a ranar Litinin saboda gaza kawo Abdurrashid Maina wanda ya tsaya wa a gaban kotu.

Abdurrashid Maina shi ne tsohon shugaban kwamitin kawo gyara kan harkokin fanshon ƴan sanda.

Ana zargin Maina da almundahanar kuɗaɗe.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!