Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za a fara sarrafa shara don bunkasa tattalin arziki a Najeriya

Published

on

Gwamnatin tarraya ta amince da tsarin sarrafa shara da robobi da nufin bunkasa tattalin arziki kasa da kuma samarwa matasan kasar nan aikin yi.

Ministan muhalli Alhaji Muhammad Mahmood ne bayyana hakan a taron majalisar zartaswa ta kasa, wanda shugaban kasa Muhammdu Buhari ya jagoranta a jiya Laraba.

Alhaji Muhammad Mahood ya kuma, sabon tsarin sarrafa shara da robobin zai taimaka gaya wajen ganin tattalin arzikin kasar nan ya bunkasa, baya ga ragewa matasan kasar zaman kasha wando.

Haka zalika Alhaji Mahmood ya ce, a cikin tsarin gwamnatin tarraya za ta janyo kungiyoyin masu zaman kansa da hukumomi jihohi da kananan hukumomi da kuma ma’aikatun kasar nan, da nufin hada hannunsu don bullo da tsare-tsare bunkasa tattalalin arziki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!