Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Za a fara yiwa masu Yoyon Fitsari aiki kyauta a Adamawa

Published

on

Gidauniyar tallafawa harkokin kidaya ta majalisar dinkin duniya tare da hadin gwiwar cibiyar kula da harkokin lafiya ta jami’ar garin Badin za su fara aikin yi wa masu lalurar yoyon fitsari aiki kyauta a birnin Yolan Jihar Adamawa.
Babbar jami’ar hukumar a Jihar Adamawa Mrs Tulhungu Uziel ce ta sanar da hakan yau a Yola, lokacin da take zantawa da manema labarai, tana mai cewa a gobe litinin za su fara aiwatar da aikin.
Tulhungu Uziel ta ce za su kammala aikin ne a ranar 30 ga wannan wata na satumba da muke ciki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!