Connect with us

Labaran Kano

Za mu hada hannu da masu ruwa da tsaki domin kawar da ciwon suga a jihar Kano – Gwamnati

Published

on

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana kudurinta na haɗa hannu da kungiyoyin wayar da kan al’umma domin ƙara faɗakarwa kan hanyoyin kare kai daga kamuwa da ciwon suga da kuma hawan jini.

Kwamishinan Lafiya na Jihar Kano, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, ne ya tabbatar da hakan yayin taron haɗin gwiwa da ma’aikatar lafiya ta jihar ta gudanar tare da wasu kungiyoyin lafiya, domin ƙara jaddada muhimmancin kula da lafiya da kaucewa cututtukan da ke janyo mace-mace.

Kwamishinan ya kuma bayyana cewa suna da shirin shiga ƙauyuka domin ƙara wayar da kan jama’a tare da ba su shawarar yadda za su kare kansu daga kamuwa da cututtuka

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!