Cibiyar da ke kula da ayyukan yan majalisu CISLAC ta bayyana damuwar ta kan yawan karuwar kama yan jarida da jami’an sashen kula da manyan laifuka...
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga sarakunan kofofin Kano, da su himmatu wajen ganin an samar da zaman lafiya da kare...
Hukumar kula da kafafen yada labarai ta Najeriya NBC ta ce, zata rufe gidajen rediyo da talabijin da hukumar ke bin su bashin kudaden sabunta lasisi....
Mataimakiyar babban sakataren majalisar dinkin duniya Amina Mohammed ta danganta ayyukan ‘yan tada kayar baya a yakin Arewa maso gabas, kan kafewar da tafkin Chadi ya...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukunci tare da umartar babban hafsan sojin kasan Najeriya Laftanar Janar Tukur Buratai da ya biya wasu...
Jam’iyyar APC ta karyata rade-radin da ke yawo cewa ta fitar da jadawalin gudanar da zaben cikin gida na babban zaben shekarar badi. A baya-bayan nan...
Mutane goma sha daya sun rasa rayukansu sakamakon mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su akan titin Ibeto zuwa Kontagora a jihar Niger. Babban jami’in...
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa mafi yawa daga cikin shinkafar da ake shigowa da ita daga kasashen ketare tana da illa ga jikin bil adama....
Hukumar shirya jarrabawar kammala makarantun sakandire ta kasa NECO ta saki sakamakon jarrabawar da daliban kasar nan suka rubuta tsakanin watan Yuni da Yulin bana. A...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar babban birnin tarayya Abuja zuwa mahaifar sa Daura a jihar Katsina don gudanar da bikin babbar Sallah na bana. Shugaba...