Manyan makarantun Najeriya da sauran jamioi na fuskantar matsalar cin zarafi a hannun malaman jamia da sauran manyan makarantu na kasar nan. A yan shekarun baya...
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawar sirri don sasantawa tsakanin ta da kungiyar kwadago ta kasa. Ministan kwadago da nagartar aiki Dr, Chris Ngige ne ya jagoranci...
Majalisar datijjai ta fara tafka mahawara kan daftarin kundirin kasafin kudin badi da shugabanin kwamitocin majalisar A dai jiya ne dai Shugaban kasa Muhammad Buhari ya...
Wani malami a sashen koyar da harkokin tattalin arziki na kwalejin ilimi ta Sa’adatu Rimi dake nan Kano Malam Abdussalam Kani, ya bayyana cewa gabanin gwamnati...
Bayan da ya gabatar da kasafin kudin badi a jiya Talata Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kebe Naira Biliyan 100 ga ma’aikatar tsaro yayin da kasar...
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC Ibrahim Magu ya bayyana cewa, hukumar za ta kama duk wasu Ango da Amarya da aka...
Hukumar da ke kula da al’amuran wutar lantarki ta kasa NERC ta bayyana kudirinta na soke lasisin wasu kamfanonin rarraba wutar lantarki wato DisCos nan da...
Wani bincike da likitocin kwakwalwa suka gudanar ya gano cewa, cutar damuwa watau Depression shi ne kan gaba wajen sanya mutane na kamuwa da ciwon Hauka....
A cikin shirin za ku ji cewa: Binciken likitoci ya gano yadda damuwa ke sanya ciwon hauka Hukumar EFCC za ta fara gurfanar da angwaye a...
Shirin Kowane Gauta na ranar Talata 8/10/2019 tare da Ibrahim Ishak Dan uwa Rano. Download Now A yi sauraro lafiya