Kungiyar dalibai ta jami’ar Bayero ta Kano ta bukaci jami’ar kan ta binciki inda kashi 50 na kudaden da jami’ar ke cajar dalibai a matsayin kudin...
Majalisar dinkin duniya ta ware duk ranar tara ga watan Disambar kowacce shekara a matsayin ranar yaki da cin hanci da rashawa ta Duniya. Yayin da...
Tsofaffin daliban makarantar Sakandiren Dambatta sun bayyana makarantar da cewa ta cika shekaru hamsin da kafuwa. Shugaban kungiyar tsofaffin daliban makarantar Sakandiren ta Dambatta Alhaji Ubale...
Jarumin wasan kwaikwayonnan kuma jarumin barkwanci Sharu Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Naburaska ya bayyana cewa ya koma masana’antar shirya fina-finai ta kasa wadda...
Jarumin fina-finan hausar nan Dan’azimi Baba wanda akafi sani da Kamaye ya bayyana cewa sune sukayi sakaci masana’antar shirya fina-finan hausa ta lalace. Kamaye ya bayyana...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nada sarkin Kano Mallam Muhammadu Sanusi na biyu matsayin shugaban majalisar sarakuna ta jihar Kano. Cikin wata sanarwa...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta koma mataki na 10 a teburin gasar Firimiyar Nigeria, bayan da ta buga wasan makon na 7 na kakar...
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Habu Ahmed Sani ya kai ziyarar ta’aziyya gidansu matashinnan marigayi Mus’ab Sammani da wani dan sanda ya harbe a...
Gwamnan Jihar Kano Abdullah Umar Ganduje ya sanar da nadin Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi II a matsayin shugaban majalisar Sarakunan Jihar Kano. A...
An gudanar da bikin sunan wani matashi mai shekaru talatin da takwas a Duniya a nan Kano daya sake sunan sa zuwa sunan shugaban kasa Muhammadu...